You are here: Home » Chapter 51 » Verse 47 » Translation
Sura 51
Aya 47
47
وَالسَّماءَ بَنَيناها بِأَيدٍ وَإِنّا لَموسِعونَ

Abubakar Gumi

Kuma sama, mun gina ta da wani irin ƙarfi, alhãli kuwa lalle Mũ ne Mãsu yalwatãwa.