You are here: Home » Chapter 50 » Verse 3 » Translation
Sura 50
Aya 3
3
أَإِذا مِتنا وَكُنّا تُرابًا ۖ ذٰلِكَ رَجعٌ بَعيدٌ

Abubakar Gumi

"Shin idan muka mutu kuma muka kasance turɓãya (zã a kõmo da mu)? Waccan kõmowa ce mai nĩsa."