You are here: Home » Chapter 39 » Verse 40 » Translation
Sura 39
Aya 40
40
مَن يَأتيهِ عَذابٌ يُخزيهِ وَيَحِلُّ عَلَيهِ عَذابٌ مُقيمٌ

Abubakar Gumi

"Wanda azãba ta je masa, zã ta wulãkanta shi, kuma wata azãba mai dawwama za ta sauka a kansa."