You are here: Home » Chapter 37 » Verse 57 » Translation
Sura 37
Aya 57
57
وَلَولا نِعمَةُ رَبّي لَكُنتُ مِنَ المُحضَرينَ

Abubakar Gumi

"Kuma bã dõmin ni'imar Ubangijĩna ba, lalle, dã na kasance daga waɗanda ake halartarwa (tãre da kai a cikin wutã)."