You are here: Home » Chapter 37 » Verse 53 » Translation
Sura 37
Aya 53
53
أَإِذا مِتنا وَكُنّا تُرابًا وَعِظامًا أَإِنّا لَمَدينونَ

Abubakar Gumi

"Ashe, idan muka mutu, kuma muka, kasance turɓaya da kasũsuwa, ashe, lalle, mũ tabbas waɗanda ake sãka wa ne?"