You are here: Home » Chapter 37 » Verse 51 » Translation
Sura 37
Aya 51
51
قالَ قائِلٌ مِنهُم إِنّي كانَ لي قَرينٌ

Abubakar Gumi

Wani mai magana daga cikinsu ya ce: "Lalle ni wani abõki ya kasance a gare ni (a dũniya)."