You are here: Home » Chapter 37 » Verse 36 » Translation
Sura 37
Aya 36
36
وَيَقولونَ أَئِنّا لَتارِكو آلِهَتِنا لِشاعِرٍ مَجنونٍ

Abubakar Gumi

Kuma sunã cẽwa, "Shin, mũ lalle mãsu barin gumãkanmu ne, sabõda maganar wani mawãƙi mahaukaci?