You are here: Home » Chapter 36 » Verse 22 » Translation
Sura 36
Aya 22
22
وَما لِيَ لا أَعبُدُ الَّذي فَطَرَني وَإِلَيهِ تُرجَعونَ

Abubakar Gumi

"Kuma mene ne a gare ni, bã zan bauta wa Wanda Ya ƙãga halittata ba, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku?"