You are here: Home » Chapter 32 » Verse 28 » Translation
Sura 32
Aya 28
28
وَيَقولونَ مَتىٰ هٰذَا الفَتحُ إِن كُنتُم صادِقينَ

Abubakar Gumi

Kuma sunã cẽwa, "Yaushe wannan hukunci yake, aukuwa idan kun kasance mãsu gaskiya?"