You are here: Home » Chapter 30 » Verse 26 » Translation
Sura 30
Aya 26
26
وَلَهُ مَن فِي السَّماواتِ وَالأَرضِ ۖ كُلٌّ لَهُ قانِتونَ

Abubakar Gumi

Kuma wanda ke cikin sammai da ƙasã Nãsa ne shi kaɗai. Dukansu mãsu tawãli'u ne a gare Shi.