You are here: Home » Chapter 3 » Verse 58 » Translation
Sura 3
Aya 58
58
ذٰلِكَ نَتلوهُ عَلَيكَ مِنَ الآياتِ وَالذِّكرِ الحَكيمِ

Abubakar Gumi

"Wannan Muna karanta shi a gare ka (Muhammad) daga ãyõyi, da Tunatarwa mai hikima (Alƙur'ãni)."