You are here: Home » Chapter 27 » Verse 85 » Translation
Sura 27
Aya 85
85
وَوَقَعَ القَولُ عَلَيهِم بِما ظَلَموا فَهُم لا يَنطِقونَ

Abubakar Gumi

Kuma magana ta auku a kansu, sabõda zãluncin da suka yi. To, sũ bã su da ta cẽwa.