You are here: Home » Chapter 25 » Verse 16 » Translation
Sura 25
Aya 16
16
لَهُم فيها ما يَشاءونَ خالِدينَ ۚ كانَ عَلىٰ رَبِّكَ وَعدًا مَسئولًا

Abubakar Gumi

"Sunã da abin da suke so, a cikinta sunã madawwama. Wannan ya kasance wa'adi abin tambaya a kan Ubangijinka."