You are here: Home » Chapter 24 » Verse 17 » Translation
Sura 24
Aya 17
17
يَعِظُكُمُ اللَّهُ أَن تَعودوا لِمِثلِهِ أَبَدًا إِن كُنتُم مُؤمِنينَ

Abubakar Gumi

Allah Yanã yi muku wa'azi, kada ku kõma ga irinsa, har abada, idan kun kasance mũminai.