You are here: Home » Chapter 21 » Verse 8 » Translation
Sura 21
Aya 8
8
وَما جَعَلناهُم جَسَدًا لا يَأكُلونَ الطَّعامَ وَما كانوا خالِدينَ

Abubakar Gumi

Kuma ba Mu sanya su jiki, bã su cin abin ci ba, kuma ba su kasance madawwama ba.