You are here: Home » Chapter 21 » Verse 59 » Translation
Sura 21
Aya 59
59
قالوا مَن فَعَلَ هٰذا بِآلِهَتِنا إِنَّهُ لَمِنَ الظّالِمينَ

Abubakar Gumi

Suka ce: "Wane ne ya aikata wannan ga gumãkanmu? Lalle shĩ, haƙĩƙa, yanã daga azzãlumai."