You are here: Home » Chapter 21 » Verse 102 » Translation
Sura 21
Aya 102
102
لا يَسمَعونَ حَسيسَها ۖ وَهُم في مَا اشتَهَت أَنفُسُهُم خالِدونَ

Abubakar Gumi

Bã su jin sautin mõtsinta alhãli kuwa sũ madawwamãne a cikin abin da rãyukansu suka yi marmarinsa.