You are here: Home » Chapter 20 » Verse 60 » Translation
Sura 20
Aya 60
60
فَتَوَلّىٰ فِرعَونُ فَجَمَعَ كَيدَهُ ثُمَّ أَتىٰ

Abubakar Gumi

Sai Fir'auna ya jũya, sa'an nan ya tãra mugunyar dabãrarsa, sa'an nan kuma ya zo.