You are here: Home » Chapter 20 » Verse 122 » Translation
Sura 20
Aya 122
122
ثُمَّ اجتَباهُ رَبُّهُ فَتابَ عَلَيهِ وَهَدىٰ

Abubakar Gumi

Sa'an nan kuma Ubangjinsa Ya zãɓẽ shi, Ya karɓi tũba gare shi, kuma Ya shiryar (da shi).