You are here: Home » Chapter 2 » Verse 52 » Translation
Sura 2
Aya 52
52
ثُمَّ عَفَونا عَنكُم مِن بَعدِ ذٰلِكَ لَعَلَّكُم تَشكُرونَ

Abubakar Gumi

Sa'an nan kuma muka yãfe muku daga bãyan wancan, tsammãninku, kuna gõdẽwa.