You are here: Home » Chapter 19 » Verse 40 » Translation
Sura 19
Aya 40
40
إِنّا نَحنُ نَرِثُ الأَرضَ وَمَن عَلَيها وَإِلَينا يُرجَعونَ

Abubakar Gumi

Lalle ne Mũ, Mũ ne ke gãdon ƙasa da wanda yake a kanta, kuma zuwa gare Mu ake mayar da su.