You are here: Home » Chapter 15 » Verse 56 » Translation
Sura 15
Aya 56
56
قالَ وَمَن يَقنَطُ مِن رَحمَةِ رَبِّهِ إِلَّا الضّالّونَ

Abubakar Gumi

Ya ce: "Kuma wãne ne yake yanke tsammãni daga rahamar Ubangijinsa, fãce ɓatattu?"