51وَلا تَجعَلوا مَعَ اللَّهِ إِلٰهًا آخَرَ ۖ إِنّي لَكُم مِنهُ نَذيرٌ مُبينٌAbubakar GumiKuma kada ku sanya, tãre da Allah wani abin bautãwa na dabam, lalle nĩ, mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi.