You are here: Home » Chapter 51 » Verse 50 » Translation
Sura 51
Aya 50
50
فَفِرّوا إِلَى اللَّهِ ۖ إِنّي لَكُم مِنهُ نَذيرٌ مُبينٌ

Abubakar Gumi

Sabõda haka ku gudu zuwa ga Allah, lalle nĩ mai gargaɗi kawai ne a gare ku, mai bayyanannen gargaɗi.