You are here: Home » Chapter 47 » Verse 8 » Translation
Sura 47
Aya 8
8
وَالَّذينَ كَفَروا فَتَعسًا لَهُم وَأَضَلَّ أَعمالَهُم

Abubakar Gumi

Kuma waɗanda suka kãfirta, to, ruɓushi ya tabbata a gare su, kuma (Allah) Ya ɓatar da ayyukansu.