You are here: Home » Chapter 37 » Verse 31 » Translation
Sura 37
Aya 31
31
فَحَقَّ عَلَينا قَولُ رَبِّنا ۖ إِنّا لَذائِقونَ

Abubakar Gumi

"Sabõda haka maganar Ubangijinmu ta wajaba a kanmu. Lalle mũ, mãsu ɗanɗanãwa ne."