You are here: Home » Chapter 30 » Verse 17 » Translation
Sura 30
Aya 17
17
فَسُبحانَ اللَّهِ حينَ تُمسونَ وَحينَ تُصبِحونَ

Abubakar Gumi

Sabõda haka tsarkakẽwa ta tabbata ga Allah a lõkacin da kuke shiga maraice, da lõkacin da kuke shiga sãfiya.