You are here: Home » Chapter 21 » Verse 16 » Translation
Sura 21
Aya 16
16
وَما خَلَقنَا السَّماءَ وَالأَرضَ وَما بَينَهُما لاعِبينَ

Abubakar Gumi

Kuma ba Mu halitta sama da ƙasa da abin da ke a tsakãninsu Muna Mãsu wãsã ba.