You are here: Home » Chapter 19 » Verse 56 » Translation
Sura 19
Aya 56
56
وَاذكُر فِي الكِتابِ إِدريسَ ۚ إِنَّهُ كانَ صِدّيقًا نَبِيًّا

Abubakar Gumi

Kuma ka ambaci Idrĩsa a cikin Littãfi. Lalle shi, ya kasance mai yawan gaskatãwa, Annabi.