بِسمِ اللَّهِ الرَّحمٰنِ الرَّحيمِ
Abubakar Gumi: Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
الحَمدُ لِلَّهِ الَّذي أَنزَلَ عَلىٰ عَبدِهِ الكِتابَ وَلَم يَجعَل لَهُ عِوَجًا ۜ
Abubakar Gumi
Gõdiya ta tabbata ga Allah wanda Ya saukar da Littafi a kan bãwansa kuma bai sanya karkata ba a gare shi.