You are here: Home » Chapter 79 » Verse 40 » Translation
Sura 79
Aya 40
40
وَأَمّا مَن خافَ مَقامَ رَبِّهِ وَنَهَى النَّفسَ عَنِ الهَوىٰ

Abubakar Gumi

Kuma, amma wanda ya ji tsõron tsayi a gaba ga Ubangijinsa, kuma ya kange kansa daga son rai.