You are here: Home » Chapter 79 » Verse 16 » Translation
Sura 79
Aya 16
16
إِذ ناداهُ رَبُّهُ بِالوادِ المُقَدَّسِ طُوًى

Abubakar Gumi

A lõkacin da Ubangijinsa Ya kirãye shi, a cikin kwari mai tsarki, wato Duwã?