You are here: Home » Chapter 72 » Verse 16 » Translation
Sura 72
Aya 16
16
وَأَن لَوِ استَقاموا عَلَى الطَّريقَةِ لَأَسقَيناهُم ماءً غَدَقًا

Abubakar Gumi

"Kuma dã sun tsayu sõsai a kan hanya, dã lalle Mun shãyar da su ruwa mai yawa."