You are here: Home » Chapter 7 » Verse 61 » Translation
Sura 7
Aya 61
61
قالَ يا قَومِ لَيسَ بي ضَلالَةٌ وَلٰكِنّي رَسولٌ مِن رَبِّ العالَمينَ

Abubakar Gumi

Ya ce: "Yã mutãnena! Bãbu ɓata guda gare ni, kuma amma nĩ Manzo ne daga ubangijin halittu!"