You are here: Home » Chapter 67 » Verse 25 » Translation
Sura 67
Aya 25
25
وَيَقولونَ مَتىٰ هٰذَا الوَعدُ إِن كُنتُم صادِقينَ

Abubakar Gumi

Kuma sunã cewa, "Yaushe ne wannan alkawarin zai tabbata in dai kun kasance mãsu gaskiya ne kũ?"