You are here: Home » Chapter 67 » Verse 14 » Translation
Sura 67
Aya 14
14
أَلا يَعلَمُ مَن خَلَقَ وَهُوَ اللَّطيفُ الخَبيرُ

Abubakar Gumi

Ashe, wanda Ya yi halitta bã zai iya saninta ba, alhãli kuwa shi Mai tausasãwa ne, kuma Mai labartawa?