You are here: Home » Chapter 6 » Verse 29 » Translation
Sura 6
Aya 29
29
وَقالوا إِن هِيَ إِلّا حَياتُنَا الدُّنيا وَما نَحنُ بِمَبعوثينَ

Abubakar Gumi

Kuma suka ce: "Ba ta zama ba, fãce rayuwarmu ta duniya, kuma ba mu zama waɗanda ake tãyarwa ba."