You are here: Home » Chapter 52 » Verse 32 » Translation
Sura 52
Aya 32
32
أَم تَأمُرُهُم أَحلامُهُم بِهٰذا ۚ أَم هُم قَومٌ طاغونَ

Abubakar Gumi

Shin, hankulansu ne ke umarin su da wannan, kõ kuwa sũ wasu mutãne ne mãsu ƙetare haddi?