You are here: Home » Chapter 50 » Verse 5 » Translation
Sura 50
Aya 5
5
بَل كَذَّبوا بِالحَقِّ لَمّا جاءَهُم فَهُم في أَمرٍ مَريجٍ

Abubakar Gumi

Ã'a, sun ƙaryata ne game da gaskiyar a lõkacin da ta je musu, sabõda haka sunã a cikin wani al'amari mai raurawa.