You are here: Home » Chapter 50 » Verse 32 » Translation
Sura 50
Aya 32
32
هٰذا ما توعَدونَ لِكُلِّ أَوّابٍ حَفيظٍ

Abubakar Gumi

"Wannan shĩ ne abin da ake yi muku wa'adi da shi ga dukan mai yawan kõmawa ga Allah, mai tsarewar (umurninSa).