You are here: Home » Chapter 5 » Verse 102 » Translation
Sura 5
Aya 102
102
قَد سَأَلَها قَومٌ مِن قَبلِكُم ثُمَّ أَصبَحوا بِها كافِرينَ

Abubakar Gumi

Lalle ne wasu mutãne sun tambaye su daga gabãninku, sa'an nan kuma suka wãyi gari da su sanã kãfirai.