You are here: Home » Chapter 43 » Verse 81 » Translation
Sura 43
Aya 81
81
قُل إِن كانَ لِلرَّحمٰنِ وَلَدٌ فَأَنا أَوَّلُ العابِدينَ

Abubakar Gumi

Ka ce: "Idan har akwai ɗã ga Mai rahama, to, nĩ ne farkon mãsu bauta (wa ɗan)."