You are here: Home » Chapter 43 » Verse 16 » Translation
Sura 43
Aya 16
16
أَمِ اتَّخَذَ مِمّا يَخلُقُ بَناتٍ وَأَصفاكُم بِالبَنينَ

Abubakar Gumi

Kõ zã Ya ɗauki 'ya'ya mãtã daga abin da Yake halittawa ne, kuma Ya zãɓe ku da ɗiya maza?