You are here: Home » Chapter 40 » Verse 79 » Translation
Sura 40
Aya 79
79
اللَّهُ الَّذي جَعَلَ لَكُمُ الأَنعامَ لِتَركَبوا مِنها وَمِنها تَأكُلونَ

Abubakar Gumi

Allah ne Wanda Ya sanya muku dabbõbi dõmin ku hau daga gare su, kuma daga gare su kuke ci.