You are here: Home » Chapter 4 » Verse 156 » Translation
Sura 4
Aya 156
156
وَبِكُفرِهِم وَقَولِهِم عَلىٰ مَريَمَ بُهتانًا عَظيمًا

Abubakar Gumi

Kuma sabõda kãfircinsu da faɗarsu, a kan Maryama, ƙiren ƙarya mai girma.