You are here: Home » Chapter 39 » Verse 25 » Translation
Sura 39
Aya 25
25
كَذَّبَ الَّذينَ مِن قَبلِهِم فَأَتاهُمُ العَذابُ مِن حَيثُ لا يَشعُرونَ

Abubakar Gumi

Waɗanda ke a gabãninsu, sun ƙaryata, sai azãba ta jẽ musu daga inda ba su sani ba.