You are here: Home » Chapter 38 » Verse 39 » Translation
Sura 38
Aya 39
39
هٰذا عَطاؤُنا فَامنُن أَو أَمسِك بِغَيرِ حِسابٍ

Abubakar Gumi

Wannan kyautarMu ce. Sai ka yi kyauta ga wanda kake so, ko kuma ka riƙe, bãbu wani bincike.