You are here: Home » Chapter 38 » Verse 2 » Translation
Sura 38
Aya 2
2
بَلِ الَّذينَ كَفَروا في عِزَّةٍ وَشِقاقٍ

Abubakar Gumi

Ã'a, waɗanda suka kãfirta sunã cikin girman kai (ga rikon al'ãdunsu) da sãɓãni (tsakãnin jũnansu).