You are here: Home » Chapter 36 » Verse 6 » Translation
Sura 36
Aya 6
6
لِتُنذِرَ قَومًا ما أُنذِرَ آباؤُهُم فَهُم غافِلونَ

Abubakar Gumi

Dõmin ka yi gargaɗi ga waɗansu mutãne da ba a yi gargaɗi ga ubanninsu ba, sabõda haka sũmasu rafkana ne.