6لِتُنذِرَ قَومًا ما أُنذِرَ آباؤُهُم فَهُم غافِلونَAbubakar GumiDõmin ka yi gargaɗi ga waɗansu mutãne da ba a yi gargaɗi ga ubanninsu ba, sabõda haka sũmasu rafkana ne.