You are here: Home » Chapter 36 » Verse 50 » Translation
Sura 36
Aya 50
50
فَلا يَستَطيعونَ تَوصِيَةً وَلا إِلىٰ أَهلِهِم يَرجِعونَ

Abubakar Gumi

Bã zã su iya yin wasiyya ba, kuma bã zã su iya kõmãwa zuwa ga iyãlansu ba.